Adamu Garba Ya Karayin Karin Bayani Gameda Mafarkin Da Yayi Akan Makomar Sauniya Queen Elizabeth

 

Adamu Garba Ya Karayin Karin Bayani Gameda Mafarkin Da Yayi Akan Makomar Sauniya Queen Elizabeth

A Dai Shekaran Jiyane Adamu Garba Yayi Wani Rubutu A Shafin Sada Zumunta Na Twitter 

Garubutun Kamar Haka

A yau kuma yace

Queen Elizabeth tafi musulmai da yawa a waje na~ 

Dalilina shine Ko kunsan Queen Elizabeth itace ta bada fili aka gina babban masallacin ƙasar Ingila?

To filin ta ne kuma duk wanda yai salla a masallacin tana da lada, dan haka ba abin mamaki bane dan nace tana aljanna ~ inji Adamu Garba ll

Ga Bidiyon karin bayani daga bakin sa

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button