Alhamdulillah yusrah yusuf yar shekara 14 ta rubuta al_qur’ani

Alhamdulillah yusrah yusuf yar shekara 14 ta rubuta al_qur’ani

ALBISHIR GAMASU LIZIMTAR KARATUN ALQUR ANI👇👇👇*

1. Kyakkyawan Hadisi Daga Manzon Allah (Sallallahu Alaihi Wasallam)ya ce: ‘Idan mutum ya mutu danginsa suka shagaltu da jana’izar sa,wani kyakkyawan mutum zai tsaya a kansa a Lokacin da ake rufe jikin mamaci, wannan mutumin yakan shiga tsakanin mayafin da kirjin mamacin. Lokacin da aka gama binne sa, mutane suka dawo gida, mala’iku 2, Munkar da Nakeer (Mala’iku biyu na musamman masu tambayar kabari), zasu zo cikin kabarin sa suna kokarin raba wannan kyakkyawan mutumin da mutumin da ya mutu, don su sami damar yi wa mamacin tambayoyi a game da imaninsa. Amma kyakkyawan mutumin nan zai ce, ‘Abokina ne shi. Ba zan barshi shi kadai ba. Idan an nada ku don yin tambayoyi, kuyi aikinku. Ba zan iya barin shi ba sai na shigar da shi Aljannah ‘. Bayan haka sai ya juya ga abokinsa (mamacin nan) ya ce, ‘Ni ne Alkur’ani, wanda ka saba karantawa, wani lokacin da babbar murya wani lokaci kuma da karamar murya. Karka damu. Bayan Munkar da Naker sun game maka tambayoyi, ba za ka sami baƙin ciki ba. ‘

Lokacin da Munkar da Nakir suka ƙare tambayoyin su ga wannan mamacin, sai kyakkyawan mutumin nan ya shirya masa daga Al-Mala’ul A’laa, shimfiɗar siliki cike da miski.

2. Annabi (SAW) ya ce: ‘A ranar sakamako, a gaban Allah babu wani Mai Ceto da zai sami matsayi sama da Alkur’ani, ba Annabi ko Mala’ika.’

3. Don Allah a tura wannan ‘Hadisin’ zuwa ga Yan uwa muslmai …. saboda Annabi (SAW) ya ce: ‘Ka bada ilimi daga wurina ko da aya daya ce’. Allah Ya bamu iko.Ameen

4. Muna addu’ar wannan sakon da muka kawo zai isa zuwa ga musulmai akalla miliyan biyar a duk fadin duniya cikin kwanaki bakwai (7) masu zuwa, Insha-Allah. Da fatan za a tura wannan sakon a YAU ga abokai da dangi dan samun lada mai yawa daga Allah (SWT).

* Idan ka dauki Al-Qur’ani, Shaidan yakan kamu da ciwon kai.

* Idan KA bude shi, sai ya fadi.

* Idan KA karanta shi, sai ya suma.

* Kuyi ƙoƙarin yin share don a amfana

DUK MAI KISHIN ANNABI S.A.W KAR YA WUCE BATAREDA YA KARANTABA KUMA YA AIKATA ABINDA AKA UMARCESHI YAYI

KA TURA WANNAN POST ZUWA GROUP 5 DAKUMA ABOKANKA. ALLAH YABADA IKO AMEEN!!!

ALLAH DUK WANDA YA KARANTA KUMA YA AIKATA ABINDA AKACEMASA KA BASHI SAKAMAKO DA GIDAN ALJANNA DA KUMA LADA ADADIN YAWAN HALITTUNKA DAKUMA BABBAR KYAUTA ITACE BAIWA TA GANIN ANNABI S.A.W AFARKE KO A MAFARKI. AMEEN YA ALLAH.

Assalatu wassalau alaika ya Rasulullahi! Assalatu wassalamu alaika ya habibullahi! Assalatu wassalamu alaika ya nabiyyullahi! Assalatu wassalamu alaika ya shafiullahi! Assalatu wassalamu alaika ya khairu khalqillahi! Taka a lapiya dan abdullahi,baban abdullahi,gaka abdullahi muhammadun Rasulullahi s.a.w! Kataka dai dai

Annabin dai dai

shugaban dai dai

kaikazo da dai dai

ka fada dai dai

mukaji dai dai

ka bamu dai dai

mukayi dai dai

muhammaun Rasulullahi s.a.w ko aso ko aqi!

Kainedai

Annabi dai

jagoran dai

mai mulkin dai

sarkin dai

auwalun dai

akirundai

zahirun dai

badinun dai

kaine dai! Kaine dai!! Kaine dai!!! Muhammadun Rasulullahi s.a.w mai girma uban girma aganka a barka haka!!!

Ka rushe shirka!

Ina wani tamkarka!

Sayyadi sunanka!

Buwaya rawaninka!

Kamala rigarka!

Jamala kambunka!

Girma sandarka!

Iko bargonka!

Isa takalminka!

Nubuwwa takenka!

Risala hularka!

Mulki shimfidarka!

Baiwa aikinka!

Halacci halinka!

Kawaici suffarka!

Haske shekinka!

Kyawu yafenka!

Kamshi hucinka!

Imani qaunarka!

Addini bawanka!

Sallah tsarabarka!

Qur,ani yarenka!

Hadith zancenka!

Fiqhu hirarka!

Lugga halshenka!

Lumana tsarinka!

Aljanna baiwarka!

Hakuri abincinka!

Duniya taka!

Lahira taka!

Mutane naka!

Aljanu naka!

Mala,iku naka!

Rauhanai naka!

Wuta taka!

Aljanna taka!

Allahnma naka muhammadun Rasulullahi s.a.w!

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button