Hakikanin Gaskiyar Magana Akan Auren Fatima Ali Nuhu Da Hamisu breaker

 Hakikanin Gaskiyar Magana Akan Auren Fatima Ali Nuhu Da Hamisu breaker

Assalamualaikum warahamatullahi wabarkatuhu barkan a kowane lokaci a tashar Mai albarka ta Nasara.com

Yanzu Muka zo muku da gaskiyar magana akan yada jita jita akan cewa akwai soyayya a tsakanin Hamisu breaker da fatima ali nuhu

Wannan labarin a zahirin gaskiya bashida tushe bare makama a bangaren gaskiya

 

Anyita ta kare Hamisu breaker yakai kudin fatima ali nuhu kamar yadda a yanzu haka wannan labarin ya karade social media.

Mutane da yawa a yanzu haka sunci karo da labarin cewa Hamisu Breaker ya kai kudin yar gidan Ali nuhu fatima kamar yadda a yanzu mutane da yawa Suna cewa karna ne

Kalli videon Karin Bayani

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button