Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un Yanzu Yanzu An Tafka Babban Rashi A Masana’antar Kannywood

Innalillahi Wa’inna Ilaihi Raji’un Yanzu Yanzu An Tafka Babban Rashi A Masana’antar Kannywood

BAYAN KAMMALA HISABI

 

Bayan ƴan wuta sun shiga wuta yan aljanna

sun shiga aljanna, Allah zeyi kira ga annabi

yace: shin haka ya gamsar da kai? sai annabi

yace, ina rantsuwa da kai ya ubangijina; baze

taba yimun dadi ba ace daya daga cikin

al’ummata yana wuta. Sai Allah ya umurci

mala’iku da su fitarda duk wanda a zuciyarsa

akwai daidai kwayan zarra na imani, sai

kofofin aljanna su bubbude, nan take a fitar da

wasu yanki daga cikin musulmai a tafi dasu

aljanna. Sai Allah yace: shin haka yayi maka

dadi ya Muhammad? Sa annabi yace: wallahi

ya ubangijina bazan taba jin dadi ba ace daya

daga cikin al’ummata yana cikin wuta. Sai

Allah ya umurci mala’iku da su fitar da duk

wanda digon hawaye dai dai da kan sauro ya

taba fita daga idanunsa saboda tsoron Allah,

sai kofofin aljanna su bubbude, a fitar da kaso

masu yawa daga cikin yan wuta a tafi dasu

aljanna. Sai Allah yace: shin haka ya yayi maka

dadi ya Muhammad? Sai annabi yace: ina

rantsuwa da kai ya ubangijina baze taba yimun

dadi ba ace daya daga cikin al’ummata yana

cikin wuta. Sai Allah yayi kishin game kalmar

shahada sai yace a fitar da duk wanda ya taba

furta kalmar 🌹LA ILAHA İLLALLAH

MUHAMMADUR RASULULLAH🌹 sai kofofin

aljanna su bubbude, a fitar duk wanda ya taba

furta wannan kalma me dadin fadi. sai a nufi

aljanna dasu nan wani haske ze dakko ya

kewayesu, sai su kama kyalkyali kamar

lu’ulu’u, kuma a turaresu da almiski, idan yan

aljanna suka gansu sai su zata ma cewa

waennan sun fisu kyawon aiki ne saboda

tsabagen kyau da haske da suke dashi. sai a

umurci da a kulle kofofin wuta kullewa ta har

abada. Duk wanda ya sami karantawa har

zuwa karshen yayi comment 👇 da wannan

kalmar me dadin fada (LA ILAHA İLLALLAH

MUHAMMADUR RASULULLAH *S W A*) Da

kyakkyawar niyya, Allah yasa duk wanda

karanta kuma beyi ma wani rowan wannan

falalar ba yayi (Share) , Allah yasa bashi daga

cikin yan uwa. 🌹muna fatan ayi follow din

wannan shafin don samun posts dinmu na

gaba 🌹

Allah yasa mudace duniya da lahira

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button