Littattafan Hausa Novel Complete Documents 2023 (Sabbin Novel 100)

Kasance da wannan shafi domin samun Littattafan Hausa Novel Complete Documents 2023 wanda zasu sanyaya muku zuciya da kuma debe muku kewa a lokacin da kuke cikin kadaici ko kuma wani bakin ciki na rayuwa. zaku samu Sabbin Hausa Novel na wannan shekarar (2023) akan labaran soyayya da kuma aure da rayuwar iyali da dai sauransu

Wadannan Littattafan Hausa Novel Complete sun shafi labaran kwanciyar aure da bakin cikin soyayya da kuma tashin hankali, akwai kuma labaran fada da rikici na halin yau da kullum kamar haka:

Littattafan Hausa Novel Complete Documents 2023

  1. Ba Jini Na Bace
  2. Yar Kwalisa
  3. Shin So Daya Ne?
  4. A Wani Gida
  5. Habibatullah
  6. Alwashi 1&2
  7. Kawar ‘Yata Ce
  8. Kuyanga
  9. Rabuwa Ce Sanadi
  10. Saqar So
  11. Biyayyah
  12. Mijin Babata
  13. Sanadin Soyayyar Shan Minti
  14. Diyam
  15. Boyayyen Mutum
  16. Bakar Gaba
  17. Babban Yaya
  18. Buri Daya
  19. Baka Ce
  20. Da Aure Na
  21. Barista Khaleel
  22. Auren Yarinta
  23. Alfarma
  24. Alkibla
  25. Ashe Kece
  26. Akwai Kura
  27. Hussaini Mijin Aljana
  28. ‘Yar Lesbian
  29. Dream Girl
  30. Hukuncin Allah
  31. ‘Yar Malam
  32. Hidayah
  33. Ni Da Soja
  34. Lesbian
  35. Neehal
  36. Mayaudara
  37. Bazan Barshi Ba
  38. Sirri Ne
  39. Hariji
  40. Rashin Sani
  41. Baby Khausar
  42. Shahzad
  43. Gidan Kwarta
  44. Auren Sanyi
  45. Zaki
  46. Labarin Fatim
  47. Kannen Miji
  48. Kanwata
  49. Ukubar Kishiyata
  50. Walijam
  51. Mijin Beauty
  52. Kufan Wuta
  53. A Yini Daya
  54. Doctor Hisham
  55. Ramuwar Gayya
  56. Hikayar Birnin Duwatsu
  57. Sadauki Umar
  58. ‘Ya ‘Ya Mata
  59. Masarautar Mu
  60. Zaki San Koni Waye
  61. Sirrin Keta
  62. Daren Farko
  63. Sakatariya Ta
  64. Waye Sanadi
  65. Gida Bai Koshi Ba
  66. ‘Yar Mahaukaciya
  67. Iklas
  68. Katanga
  69. Kawayene Suka Jamin
  70. Babban Yaro
  71. Yarima Jalal
  72. Abin Sirri Ne
  73. Gidan Gandu
  74. Khaleed My Blood
  75. Mijin Babata Ne
  76. Nayi Nadama
  77. Aisha Humaira
  78. Alhini
  79. Alkawarin Jini
  80. Akan Qanwata
  81. Al’ajabi
  82. alwashi
  83. Amal
  84. Arfat
  85. Asiya Sarkin Tsiwa
  86. A Tsakanin Mu
  87. Auren fansa
  88. Auren Kaddara
  89. Auren Wata Shida
  90. Auren Soja
  91. Auren Gardama
  92. Bakin Ciki
  93. Bakin Iyaye
  94. Ban Saketa Ba
  95. Bandirawo
  96. Bani Nai Kai Naba
  97. Bankada
  98. Baqar Mace
  99. Bakin Kishi
  100. Bariki Iyawa

Karanta Wannan: Matar Hariji Hausa Novel

Littattafan Hausa Novel Complete

Hausa romantic novels, list of Hausa novels, Hausa romantic novels Wattpad, wayyo gindina Hausa novel, sabbin Hausa novel, Mr romantic Hausa novel, Hausa novels Wattpad, Hausa romantic novels Wattpad, aljanar Fatima, free Hausa novels complete pdf, sanadin labarina hausa novel, ingarman namiji hausa novel, gudu da waiwaye hausa novel

Littattafan Hausa Novel Complete Documents 2023 (Sabbin Novel 100)

Ba Jini Na Bace Hausa Novel– Kadan Daga Ciki

“Ke Maryam naji wata ’yar matashiyar budurwa tana kira cikin muryar rad’a” da sauri naga yarinyar da aka kira da Maryam ta waigo fatabarakallahu asanulkalik’in shine abinda na fad’a lokacin da idanuna suka arba da zankad’ed’iyar kuma matashiyar budurwar aka kira da MARYAM wani shegen murmushi tasaki tace “ba saikin fad’aba Halima nasan abinda yasa kike wannan kiran sai kace makauniya’ a d’an dame Halima tace “kinsan halin wannan bros d’in nakifa baida mutunci yanzun saiya b’ata mana shiri”

Wani d’an iskan kallo Maryam ta sakarwa Halima tace “ke ya dama ni kam banga wanda ya isa hanani abinda naga damar yiba uwata da ubana basu ta kuraniba sai wani can daban, kinga malama aje acigaba da shirya wajen ayi yadda zamufita kunyar abokanmu”

kai kawai Halima ta jinjina batare da ta ce komai ba domin tasan halin Maryam da shegen taurin kai idan ta kafe akan abu babu wanda ya isa ya juyata sai YAYA MUHAMMAD daya daneta ya shanye a taurin kai gashi bala e en sojan dana k’asansa suke masifar tsoronsa gashi miskili ne shi na gaban kwantace inba ta k’ureba zai wuya kajishi yana yawan magana hatta abokansa da abokan aikinsa sun saba da halinsa sau tari da ido yake basu umarnin abinda zasuyi kuma su aikata domin sun riga sun saba da halinsa.

Ta juya kenan zata gidan su anwar wani mate d’inta ne yayansu yana d’inki to duk kayan da zata buk’ata shi tabama d’inkinsu, saiga Nasser ya k’araso da gudu yace “Adda Maryam kizo inji Ammyna” wata shegiyar harara ta galla masa tace “kaje kace tazo tajani bazan zoba inkuma zata iya tazo tajani”

Shima hararan ya maida mata dan babu ragayya a tsakaninsu ko kad’an yace “kada Allah yasa kizo d’in banza wacce batasan darajan nagaba da itaba”

Cikin b’acin rai tayi Kansa tace kai dan uwarka ni kake zagi?” “Anzage kin ni uwata sa ar wasanki ce da zaki zauna kina aikena da wannan banzayen zantukan?”

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button