Tirkashi lilin baba yayi na maza ummi rahab tasamu juna biyu kalli wani videon ta tana nakuda zata haihu kwance a gadon asibiti danna nan

Tirkashi lilin baba yayi na maza ummi rahab tasamu juna biyu kalli wani videon ta tana nakuda zata haihu kwance a gadon asibiti danna nan

GA AMSOSHIN WADANNAN TAMBAYOYIN KAMAR HAKA

.

1. Akwai wasu Manyan Annabawa guda uku (3) wadanda Kansu bai ta’ba yin furfura ba.

(Sunayensu yazo acikin Suratu Maryam A.S ) Suwaye wadannan??

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune

1) ANNABI HARUNA

2) ANNABI ISMA’I’ll

3) ANNABI IDRIS

.

.

2. Akwai wasu Annabawa guda Uku (3)

wadanda basu taba yin Aure ba har suka koma ga Allah (Su ma sunayensu yazo ajere acikin Suratul An-aam). Meye sunansu?

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune:

1) ANNABI YAHAYA

2) ANNABI ISAH

3) ANNABI ILIYAS

.

.

3. Akwai wasu Annabawa guda biyu, (2)

Sarakuna ne kuma Manzanni ne. Daya daga cikinsu shiya haifi dayan. Meye sunansu?

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune:

1) ANNABI DAUDA wanda shi ya haifi

2) ANNABI SULEIMAN

.

.

4. Akwai wasu Annabawa Mursalai guda (2) Wa da Qani ne. Shi Qanin an bashi Littafi da Mu’ujizozi. shi kuma yayan an bashi Fasahar harshe. Meye sunansu?

.

ANSWER:

Wadannan Annabawan sune:

1) ANNABI MUSA (shine karami ) Allah ya bashi littafi mai suna “ATTAURA” kuma ya bashi mu’ojuzoji misali sarrafa “SANDA” Sai kuma

2) ANNABI HARUNA (Shine yayan) Allah ya bashi FASAHAR HARSHE

.

.

5. Akwai wani Annabi Mursali (Ba Annabi Adamu bane) amma duk wanda ka gani abayan Qasa, to Jikansa ne. Wani Annabine?

.

ANSWER:

Wannan Annabi Shine:

Adamu na biyu wato ANNABI NUHU A.S

.

.

6. Annabi Ya’aqubu yana da wani suna wanda Allah ya ambaceshi dashi acikin Alqur’ani. Kuma har yanzu ana kiran Zuriyarsa da wannan Sunan.. Shin wanne suna ne wannan?

.

ANSWER:

An kira su da “ALI YAKUBU” a suratul Maryam, amma kuma an bashi sunan “ISRA’I’ll” zuri’ar sa kuma BANU ISRA’ILA

.

.

7. Akwai wata halitta wacce Allah yai mata Wahayi. ita ba Mutum bace, ba Aljan bace, kuma ba Mala’ika bace. Shin wacce Halitta ce wannan?

.

ANSWER:

Wadannan Halittu sune:

1) TURURUWA da kuma

2) QUDAN ZUMA

.

Allhamdullahi Mungode

Allah yakara mana fahimtar Alqur,ani alfarman Wanda yazo dashi wato ANNABI S.A.W

 

 

Related Articles

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Back to top button